Manyan Labarai

Manyan Labarai

Duk jami’in gwamnatina da ba zai zage dantse ba ya ajiye aikinsa — Tinubu

Tinubu ya gargadi ministocinsa su zage damtse don yin aiki tukuru.

Wahalar takardun kudade ta fara dawowa a Kano da Borno 

Hatta masu POS sun ce bankuna ma sun daina ba su kudi da yawa

Yadda Amare Suka Mai Da Ankon Bikinsu Hanyar Tara Kuɗaɗe

Ƙawayen amarya na yawan korafi a duk lokacin da suka ji labarin kawar su za ta yi aure kuma lokaci ya matso kusa, ba wai dan ba su son ta yi ba, aa sa

CBN ya musanta yunƙurin ƙirƙirar sabbin takardun Naira a baɗi

CBN ya ce sakon ba haka yake ba saboda haka an fahimce shi ne a baibai.

’Yan ta’adda sun kashe wani babban limami a Borno

A watan da ya gabata ne mahara suka kashe kanin babban limami a Borno.