Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kare rayuka da mutunta ayyukan jin kai a Gaza ya zama wajibi — MDD

Wannan furuci na MDD da martani ne ga Fira Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu.

Kotu ta kwace kujerar Sanatan APC a Kogi, ta ba Natasha ta PDP

Kotun dai ta soke nasarar Sanata mai ci na jam’iyyar APC

Boko Haram na iya shafe Najeriya idan ba a tashi tsaye ba — Zulum

Zulum ya koka kan yadda mutane a jihar ke shiga Boko Haram da ISWAP.

Shin ya kamata a goyi bayan mulkin shekara shida-shida a Najeriya?

Kiran da jagoran jam’iyar adawa ta PDP a Najeriya ya yi na a sauya tsarin shugabancin ƙasar nan zuwa shekara shida-shida ga kowane yanki ya sa a

Majalisar Zartaswa ta amince ta karin Naira tiriliyan 2.1 a Kasafin Kudin 2023

Za a ware wa Abuja Naira biliyan 100, domin aiwatar da wasu ayyukan raya birnin cikin gaggawa.