Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Zuwa Ci-Rani A Turai

Tattauna da masu neman fita kasashen ci-rani da kuma matakin da ya kamata a dauka domin magance matsalar

Yadda ‘yan bindiga ke ci gaba da raba Zamfarawa da garuruwansu

Idan muka yi sa’a muka samu abinci muna ci, amma idan ba mu samu ba ganye muke dafawa.

Har yanzu Najeriya rarrafe take ta fuskar ci gaba — Tinubu

Jamus ta ce za ta kulla alakar cinikayya da Najeriya ta ba ni gishiri in ba ka manda.

Kiran tsagaita wuta a Gaza ya janyo rabuwar kai a tsakanin mambobin EU

Dole duniya ta nuna kyama kan abin da ke faruwa a Gaza — Red Cross

Atiku zai yi wa ’yan Najeriya jawabi ranar Litinin — PDP

Atiku zai yi jawabi karon farko bayan hukuncin da Kotun Koli ta yanke kan Zaben 2023.