Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Zuwa Ci-Rani A Turai
Tattauna da masu neman fita kasashen ci-rani da kuma matakin da ya kamata a dauka domin magance matsalar
Manyan Labarai
Tattauna da masu neman fita kasashen ci-rani da kuma matakin da ya kamata a dauka domin magance matsalar
Idan muka yi sa’a muka samu abinci muna ci, amma idan ba mu samu ba ganye muke dafawa.
Jamus ta ce za ta kulla alakar cinikayya da Najeriya ta ba ni gishiri in ba ka manda.
Dole duniya ta nuna kyama kan abin da ke faruwa a Gaza — Red Cross
Atiku zai yi jawabi karon farko bayan hukuncin da Kotun Koli ta yanke kan Zaben 2023.