Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bayanan sahihancin takardun Tinubu sun yi karo da juna —Kotun Koli

Kotun Koli ta bayyana cewa wasikar da ta samu kan takaddamar sahihancin takardun shaidar karatun Shugaba Bola Tinubu daga Jami’ar Jihar Chicago

’Yan bindiga sun kashe mutane 9 sun sace wasu a Katsina

Wani dan sanda na daga cikin mutanen da aka kashe, sannan ba a iya tantance adadin waɗanda aka yi garkuwa da su ba

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Iyaye Ke Tsoron Malamai Su Hukunta ‘Ya’yansu

Tattaunawa da kwararrun malaman makarnata, masu makaranta da kuma iyayen yara dangane da hukunta yara a makaranta

Rashin Tsaro: Sansanin soji ya ‘hana’ yara zuwa makaranta a Katsina

Wasu daga cikin malaman suna shafe kwanaki ba tare da sun shiga aji don koyarwa ba.

Yadda rigimar Matawalle da Gwamna Lawal ta jefa ma’aikata cikin tsaka mai wuya a Zamfara

Ba siyasantar da lamarin muka yi ba, tantance ma’aikata muke yi a halin yanzu.