Manyan Labarai

Manyan Labarai

Martanin tubabbun ’yan Boko Haram kan tuban muzuru

Tattaunawa da mayaƙan Boko Haram da suka kwance damara, jami’an tsaro, jama’ar gari da kuma masana harkar tsaro

Tinubu ya nada sabbin shugabannin NTA, NAN da NBC

Hukumomi takwas ne aka yi wa nade-naden

Tinubu bai dauko hanyar yin shekara 8 a mulki ba – Sheikh Ahmed Gumi

Ya kuma zargi Wike da zama “Aminin Shaidan”

Yadda Zamfarawa suka yi addu’o’in neman zaman lafiya

Al’ummar Zamfara sun gudanar da addu’o’i na musamman a fadin jihar domin samun cikakken tsaro da zaman lafiya

Kisan Goni Aisami: Kotu Za Ta Bayyana Ranar Yanke Hukunci Na Karshe 

Babbar Kotun Jihar Yobe na shirin yanke hukunci ga wasu sojoji biyu da aka gurfanar kan kashe Marigayi Sheikh Goni Aisami