Manyan Labarai

Manyan Labarai

An bude iyakar Gaza don shigar da kayan agaji

Masar ta bude iyakar Zirin Gaza domin shigar daruruwar motocin kayan agaji ga Falasdinawa daga ranar Juma’a

Yadda mazauna iyakar Najeriya da Nijar suka shiga ha’ula’i bayan rufe boda

Mun ziyarci garuruwan Illela, Maigatari, Jibiya da Kwangalam da ke kan iyakar Najeriya da Nijar don jin halin da suka tsinci kansu bayan rufe iyakokin

Ni ban ce zan rushe babban masallacin Abuja ba —Wike

Ya ce makiya da ‘yan adawa ne suka juya masa maganar shi

Majalisa ta yi watsi da kudurin bude iyakar Najeriya da Nijar

Majalisar Dattawa ta yi watsi da kudurin da ke neman Gwamnatin Tarayya ta sake bude iyakar Najeriya da Jamhuriyar Nijar.

Amurka ta goyi bayan Isra’ila kan harin da ya kashe mutum 500 a asibitin Gaza

Shugaban Amurka, Joe Biden ya bayyana goyon bayansa ga matsayar Isra’ila kan harin bom da ya kashe Falasdinawa kimanin 500 a wani asibiti a Ziri