Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda jirage suka taƙaita ratsa Mashigar Hormuz

Jaridar Financial Times ta ce aƙalla jirage biyar na kamfanin Dynacom sun ratsa mashigar tun bayan fara rikicin.

An kama ’yan bindiga da makamai da miyagun ƙwayoyi a Kwara

Hukumar ta ce za ta gurfanar da su a kotu da zarar ta kammala bincike.

Tinubu ya amince da tura jakadu 65 zuwa ƙasashe daban-daban

Ana sa ran jakadun za su fara aiki bayan karɓar horo na musamman.

’Yan bindiga sun sanya dokar hana fita da harajin miliyan N30

Wannan ƙauye, wanda shi ne garin su Sanata mai wakiltar Zamfara ta Tsakiya, Ikira Aliyu Bilbis, ya zama fage na ƙunci da kukan neman agajin jin ƙai da

Mutanen da ake hasashen za su maye gurbin Mataimakin Gwamnan Kano

Shugaban masu rinjaye na majalisar, Lawan Hussaini Dala, ne ya gabatar da takardar sanarwar tsigewar a zauren majalisar