Manyan Labarai

Manyan Labarai

Iran ta ba Isra’ila wa’adin ficewa daga Gaza ko ta kuka da kanta

Iran ta ba wa Isra’ila nan da wasu awanni ta dakatar da barnar da take wa Falasdinawa a Zirin Gaza ko kuma ta kuka da kanta

Zulum ya sa a rushe gidajen karuwai a kwace filayensu

Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ba da umarnin rushe gidajen karuwai da matattarar bata-gari da ke unguwar Bayan Quarter, a garin Maiduguri cikin awa

Saura kwana 4 a rasa abinci a Gaza —MDD

Ofishin Shirin Abinci ta Duniya (WFP) ya ce abincin da ya rage shaguna da sauran wurare a Zirin Gaza bai wuci na amfanin kwanaki hudu zuwa biyar ba

Yadda Barace-baracen Ƙananan Yara Ke Karuwa A Najeriya

Dalilan karuwar barace-barace tsakanin kananan yara a sasssan Najeriya

Tushen rikicin Falasdinawa da Yahudawan Isra’ila

Bayan turawa sun zaunar da Yahudawa a yankin kasar Falasɗinu, daga baya Yahudawan suka fara mamaye wasu sassan yankin da cewa kasarsu ce ita asali ne,