Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘ASUU ba za ta bar shiga yajin aiki ba sai gwamnati ta yi abin da ya makata’

Ƙungiyar ASUU ta yi bore kan shirin Asusun Kula da manyan makarantu (TETFUND) na sanya jami’o’i masu zaman kansu a cikin masu cin gajiyar

Rikicin Gaza: Amurka ta yi wa Iran gargadi kan Isra’ila

Biden ya ce Amurka za ta kara taimaka wa Isra’ila makamai, ta kuma tura jirgin sojinta mafi girma ga Isra’ila.

Rikicin Gaza: Netanyahu na neman tayar da Yakin Duniya na Uku

Akinyemi ya ce Netanyahu na neman amfani da rikicin Zirin Gaza ya haɗa Amurka da Iran faɗa

DAGA LARABA: Ainihin Abin Da Ke Kawo Cutar Basur Da Maganinta

Ainihin abin da ke kawo cutar basur da hanyoyin kauce mata

An daure Janar din soja kan satar N1.7bn

An yanke wa Manjo-Janar Umar Muhammad hukuncin daurin shekara bakwai kan satar dukiyar kamfanin kula da kadarorin Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya