Manyan Labarai

Manyan Labarai

Katsina ta kaddamar da dakarun tsaron al’umma 1,466

A yau Talata Gwamna Umar Dikko Radda ya jaogaranci kaddamar da jami’an tsaron na Community Watchcops su 1,466 daga fadin jihar.

Auren zawarawa: Ranar Juma’a za a shafa Fatiha

Ranar Juma’ar wannan mako za a shafa fatihar auren gatan mutum 1,800 da gwamantin Jihar Kano ta dauki nauyi

Kudin kilon gas din girki ya kai N1,200

Dillalai na hasashen farashin kilo 12.5 zai kai N18,000 idan ba a dauki matakan da suka dace ba

An kama mayakan ISIS da makamai Abuja

An kama mutum uku da ake zargin ’yan kungiyar ISIS ne tare da makamansu a yankin Birnin Tarayya

NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Maganin Ciwon Damuwa

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya dubi batun ciwon damuwa, albarkacin Ranar Kula da Lafiyar Kwakwalwa ta Duniya.