Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Ake Maganin Ciwon Damuwa

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya dubi batun ciwon damuwa, albarkacin Ranar Kula da Lafiyar Kwakwalwa ta Duniya.

Hamas ta yi barazanar kashe Isra’ilawan da ta yi garkuwa da su

Ana zargin cewa dakarun Isra’ila sun kashe ’yan Hezbollah uku.

Masar na ƙoƙarin sulhunta ƙazamin rikicin da ake fafatawa a Gaza

Martanin da muke mayar wa Hamas a yanzu somin-taɓi ne —Netanhayahu

Za a rataye dan sandan da ya kashe lauya mai juna biyu

Kotu ta yanke wa wani dan sanda hukuncin kisa ta hanyar ratayewa kan laifin harbe wata lauya mai juna biyu

Gwamnan Kano ya ba marasa lafiya kyautar N20,000 kowannensu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gwangwaje marasa lafiya da kyautar Naira 20,000 kowannensu a babban asibitin Sunusi da ke garin Kano.