Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu za ta binciki yadda Buhari ya tafiyar da shirin N-Power

Gwamnatin ta kuma ce ta dakatar da shirin gaba daya

Rikici ya ƙazanta tsakanin Isra’ilawa da Falisɗinawa a Zirin Gaza

Yanzu haka dai dakarun na Isra’ila sun fara mayar da martani.

Rage kuɗin simintin BUA ya jawo ruɗani

Dillalai sun ce ba zai yiwu a sayar da buhun siminti a farashin da Kamfanin BUA ya ambata ba.

Gwamnan Kano ya dauki Lauyan Tinubu ya yi wakilcin shari’arsa a Kotu

A watan da ya gabata ne Kotun Zabe ta ayyana Nasir Yusuf Gawuna a matsayin wanda ya lashe zaben Kano.

Ba mu da shirin kara farashin man fetur a kwanan nan – NNPCL

Kamfanin ya ce har farashin zai ci gaba da zama yadda yake