Manyan Labarai

Manyan Labarai

Badakalar takardun karatu: Tsohon minista ya bukaci Tinubu ya ajiye mukaminsa

Ya ce batun takardun ba karamin abin kunya ba ne ga kasa

Amarya da mai juna biyu sun mutu a gobarar matatar mai a Ribas

Mutum 18 sun mutu, ciki har da wata mai juna biyu da wata amarya, sun mutu sakamakon gobarar matatar man fetur ba bisa ka’ida ba a Jihar Ribas

Yau Atiku zai yi wa duniya jawabi kan Takardun Tinubu da Jami’ar Amurka ta fitar

A karon farko Atiku zai yi jawabi kan takardun shaidar karatun Shugaba Tinubu da Jami’ar Jihar Chicago (CSU) da ke Amurka ta fitar.

NAJERIYA A YAU: An Hana Ni Aure Saboda Ni Malamin Makaranta Ne

Yadda ake hana malaman makaranta da kuma dalilan matan da ke kyamar auren su

Abin da ya sumar da ni a wurin tantancewa —Ministan da ya maye gurbin El-Rufai

Majalisa ta amince da ministoci uku da Tinubu ya mika mata sunayensu