Manyan Labarai

Manyan Labarai

Babu abin da Ganduje zai tsinana wa Tinubu a 2027 — Kwankwaso

Tinubu zai yi nadamar kulla hulda da Ganduje saboda ’yan Najeriya sun dauke shi a matsayin mayaudari.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Hukuncin Zaben Gwamnan Kaduna Ke Nufi

ma’anar umarnin kotun zaben gwamnan Kaduna na zake zabe a rumfunan zabe 24

Zaben Kaduna: Kotu ta yi watsi da shaidun PDP

Kotu ta yi watsi da shaidu da kuma hujjojin da Gwamna Uba Sani da Jam’iyyar APC suka gabatar kan karar da PDP ta shigar na kalubalantar nasarar

Kotu ta fara karanta hukuncinta kan zaben Zaben Gwamnan Kaduna

An n kammala hada na’urorin da za a yi amfani da su a yayin zaman kotun ta Zoom

An yi yunƙurin juyin mulki a Burkina Faso

Shekara guda bayan ya ƙwace mulki da karfin soji a Burkina Faso, an yi yunkurin kifar da gwamnatin Kyaftin Ibrahim Traore