Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kotu ta wanke Abba Kyari kan wasu zarge-zarge

An gurfanar da DCP Abba Kyari tare da wasu ‘yan’uwansa biyu, Mohammed Kyari da Ali Kyari, wadanda ake zargi da yin rantsuwar karya da nufi

Zazzaɓin Lassa: An sake samun ƙarin mutuwar wasu a Benuwe

A makon da ya gabata ne gwamnatin jihar ta tabbatar da mutuwar ma’aikatan lafiya 10 biyo bayan ɓarkewar cutar, inda aka samu mutum 45 da suka kamu da

An yi wa limami yankan rago da garkuwa da mutane 100

Majiyoyin tsaro sun ce, ’yan ta’addan sun kai harin ne a ranar Talata, jim kaɗan bayan mazauna garin sun yi buɗa baki a wannan watan Ramadan mai

Majalisar Dokokin Kano ta fara shirin tsige mataimakin gwamna daga muƙaminsa

Majalisar ta fara shirye-shiryen ne a zamanta na ranar Alhamis.

Zargin Kisan Kiristoci: MURIC ta kai ƙarar Amupitan gaban Majalisa

MURIC ta koka kan yadda fadar shugaban ƙasa ta yi biris da buƙatarta.