Manyan Labarai

Manyan Labarai

Masana’antun Najeriya sun yi kwantan kayan N272bn a wata 6

An sallami ma’aikata 3,567, masana’antu 313 sun daina aiki a watanni shidan farko na 2023

NAJERIYA A YAU: ‘Yadda yawan ciyo bashi zai durƙusar da Najeriya’

Bayanai na cewa bashin da Najeriya ta ciyo a wata hudu da Shugaba Bola Tinubu ya hau mulki ya zarce Naira tiriliyan ɗaya. Masu sharhi na ganin idan ha

Shekara 13 ke nan rabon da a yi wa ’yan majalisa karin kasafin kudi – Abbas

Ya ce duk da tashin farashin kayayyaki, ba a kara musu kudin kasafin ba

DSS ta cafke Babban Editan jaridar Al-Mizan

Jami’an Hukumar Tsaro ta DSS sun cafke Babban Editan jaridar Al-Mizan ta mabiya Shi’a, Ibrahim Musa, a Kano. An kama shi ne a filin jiragen sama na Ma

Gwamnan Kano ya nada sabbin hadimai 94

Hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano sun doshi mutum 300, bayan ya nada karin wasu 94.