Titin Kano-Abuja zai lalace kafin shekara 7 —Minista
Ministan Ayyuka ya ce titin Kano-Abuja ba shi da inganci, sannan duk wadanda ake ginawa a Najeriya yanzu ba za su shekara bakwai ba su lalace ba
Manyan Labarai
Ministan Ayyuka ya ce titin Kano-Abuja ba shi da inganci, sannan duk wadanda ake ginawa a Najeriya yanzu ba za su shekara bakwai ba su lalace ba
Gwamnatin Kano ta ce zagin masu jar hula cin mutuncin Malam Aminu Kano da Kanawa ne, don haka ba za ta lamunta ba.
Hakan ya fi faruwa a wajen kaɓar haihuwa
Iyalan sun ce babu tabo suka kawo ta, amma sai suka ga an cire wasu sassan jikinta
Kungiyar ta ce za ta tsayar da komai cak a fadin Najeriya