Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jami’ar Maiduguri za ta kafa gidan tarihin tunawa da rikicin Boko Haram

Gidan tarihin zai taimaka wajen nuna wa jama’a illar yaki

Maganganu 5 da shugabannin Afirka suka gaya wa taron MDD

Ghana ta nemi Turawa su biya diyyar bautar da ’yan Afirka, Guinea ta ce su daina neman juya shugabannin nahiyar

Dalilan da kotu ta bai wa Gawuna Kano

NNPP ta yi watsi da hukuncin kotun a matsayin zalunci, don haka za ta ɗaukaka kara

An ceto wasu daga cikin daliban jami’ar da aka sace a Gusau

Gwamnatin Zamfara ta tabbatar cewa dalibai 35 ’yan ta’addan suka yi awon gaba da su.

Dalibai 35 ’yan ta’adda suka sace a Jami’ar Tarayya ta Gusau —Gwamnati

’Yan bindiga sun kutsa gidajen kwanan dalibai suka yi awon gaba da daliban da ke ciki a Jami’ar Tarayya ta Gusau