Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jama’ar gari sun kashe ’yan ta’adda 21 a Kebbi

’Yan bindiga 21 sun sheka lahira bayan jama’ar gari da ’yan banga sun yi musu kwanton ɓauna a yankin Danko Wasagu na Jiajr Kebbi.

’Yan sanda sun cafke ’yan bindiga ɗauke da makamin roka a Yobe

Masu yi wa ’yan bindiga safarar makaman roka sun shiga hannun ’yan sanda a Yobe

NAJERIYA A YAU: Wane Mataki Za A Ɗauka Kan Cin Zarafi Da Kisan ’Yan Jarida?

Jami’an tsaro na yawan yi wa ’yan jarida kisan gilla ko cin zarafinsu, da nufin hana su daukar rahoto

Kotu ta sake soke kujerun ’yan majalisar wakilai 3 na PDP a Filato

An soke kujerun ne ana jajiberin yanke hukunci kan kujerar Gwamnan jihar

Tinubu ya dawo da tallafin mai

Gwamnatin Tinubu ta biya tallafin mai na N169.4bn a watan Agusta, duk da tabbacin da ya bayar cewa biyan tallafin ya zama tarihi