Bazoum ya maka masu juyin mulki a Kotun ECOWAS
Bazoum ya maka sojojin da suka yi masa juyin mulki a Kotun ECOWAS kan tsare shi da iyalinsa da suka yi ba bisa ka’ida ba
Manyan Labarai
Bazoum ya maka sojojin da suka yi masa juyin mulki a Kotun ECOWAS kan tsare shi da iyalinsa da suka yi ba bisa ka’ida ba
Tuni dai NNPP ta yi watsi da hukuncin kotun da cewa r za ta daukaka kara
Dokar ta fara aiki daga karfe 6 na yammacin yau Laraba.
Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas da ’ya’yan jam’iyyar sun fito titi suna murnar nasarar zaben gwaman jihar da Nasiru Gawuna ya samu kotu
Jam’iyyar NNPP za ta daukaka kara domin kalubalantar hukuncin kotun da ta soke zaben Gwamna Abba Kabir Yusuf