Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bazoum ya maka masu juyin mulki a Kotun ECOWAS

Bazoum ya maka sojojin da suka yi masa juyin mulki a Kotun ECOWAS kan tsare shi da iyalinsa da suka yi ba bisa ka’ida ba

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Bayan Hukuncin Kotu Kan Zaɓen Kano?

Tuni dai NNPP ta yi watsi da hukuncin kotun da cewa r za ta daukaka kara

An sanya dokar hana fita ta sa’a 24 a Kano

Dokar ta fara aiki daga karfe 6 na yammacin yau Laraba.

Abdullahi Abbas ya jagoranci taron murnar nasarar APC a kotu

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas da ’ya’yan jam’iyyar sun fito titi suna murnar nasarar zaben gwaman jihar da Nasiru Gawuna ya samu kotu

NNPP za ta daukaka kara kan hukuncin kotun kan zaben Kano

Jam’iyyar NNPP za ta daukaka kara domin kalubalantar hukuncin kotun da ta soke zaben Gwamna Abba Kabir Yusuf