Soke zaben Abba: ’Yan kasuwa na rufe shaguna saboda fargabar rikici
Soke nasarar Abba Kabir Yusuf da kotu ta yi a matsayin Gwamnan Jihar Kano ke da wuya, ’yan kasuwa suka fara rufe shaguna suna tafiya gida
Manyan Labarai
Soke nasarar Abba Kabir Yusuf da kotu ta yi a matsayin Gwamnan Jihar Kano ke da wuya, ’yan kasuwa suka fara rufe shaguna suna tafiya gida
Kotun ta soke ƙuri’u 165,663 daga cikin na Abba, kuma ta umarci Hukumar INEC ta janye shaidar nasarar da ta miƙa masa.
Kotu ta kori karar Air Marshal Sadique Abubakar saboda rashin kawo hujjojin da ke tabbatar da zarginsa na cewa an murde masa zaben
Kotu za ta binciki wannan kara domin duba hujjojin kowa.
Alkalan suna karanta hukuncin ne daga wani wuri, lauyoyin bangarorin da ke shari’ar kuma suna zaune a cikin kotun suna kallon su ta majigi