Ta intanet za a yanke hukuncin Zaben Gwamnan Kano
Jamia’n tsaro sun ce ba su san inda alkalan kotun suke ba, kuma da alama ba za su halarci zaman da kansu ba
Manyan Labarai
Jamia’n tsaro sun ce ba su san inda alkalan kotun suke ba, kuma da alama ba za su halarci zaman da kansu ba
Jami’an ’yan sanda sun hana wasu ’yan jarida shiga kotun da za ta yanke hukunci kan zaben Gwamnan Jihar Kano.
Sun fasa fuskar wayar wakilin Daily Trust, tare da yunkurin kwace ta wakilin BBC
Abin da ke faruwa a kotun da ke yanke hukunci a shari’ar zaben Gwamnan Kano.
Mahimman abubuwa da ya kamata ku sani game da neman aure a shafukan sada zumunta