Manyan Labarai

Manyan Labarai

Saudiyya ta ware wa Najeriya kujeru 95,000 a Aikin Hajjin 2024

Saudiyya ta ce tun yanzu za a fara shirye-shiryen Aikin Hajjin badi

Zaben 2023: Atiku ya ɗaukaka ƙara zuwa Kotun Ƙoli

Atiku ya ce kotun baya ta tafka kuskure a hukuncin da ta yanke

Dubban mutane sun tsere bayan hari a kauyuka 7 a Kebbi

Dubban mutane sun tsere daga gidajensu bayan ’yan bindiga sun yi kisan gilla tare da ƙona gidaje da shaguna a wasu yankuna jihohin Kebbi da Sakkwato

An cafke likitoci 2 kan satar ƙodar mara lafiya a Jos

An gano cewa Noah Kekere da ake zargi da sace ƙodar mara lafiya, likitan bogi ne

NAJERIYA A YAU: Shin Matasa Sun Gamsu Da Ministocin Da Ake Son Naɗa Musu?

An karon farko an yi wa Ma’aikatar Matasa ministoci biyu a lokaci guda, kuma dukkansu ’yan kasa da shekara 35