Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu na fifita Yarbawa da Kiristoci a naɗe-naɗensa — MURIC

Mun yi matukar mamakin yadda Tinubu yake nada Kiristoci da Yarabawa a manyan mukamai.

Kotu ta tsayar da ranar yanke hukunci kan zaben Gwamnan Kano

Kotun ta sanya ranar bayan shafe tsawon lokaci ana sauraren shari’ar.

Tinubu ya naɗa Hakeem Baba-Ahmed a matsayin hadimin Mataimakin Shugaban Kasa

Sabbin hadiman za su yi aiki ne a karkashin Ofishin Mataimakin Shugaban Kasa.

Kotu ta tabbatar da Dauda Dare a matsayin Gwamnan Zamfara

Kotun ta tabbatar da Gwamna Lawal a matsayin gwamnan jihar bayan zartar da hukunci a ranar Litinin.

NAJERIYA A YAU: Yadda ’Yan Kasuwa Ke Neman Hana Kayan Abinci Sauka

Ina dalilin tashin farashin kayan masarufi a kasuwannin duk da shigowar sabon amfanin gona?