Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya naɗa Jamila Ibrahim Ministar Matasa

Jamila Ibrahim ta riƙe muƙamin shugabar mata ta matasan jam’iyyar APC.

Farashin kayan amfanin gona ya faɗi warwas a Taraba

Sai dai ana fargabar yadda ’yan kasuwa ke sare kayan na iya sa wa su tashi

Gwamnatin Obasanjo ta fi kowacce bunkasa tattalin arzikin Najeriya — El-Rufai

El-Rufai ya jaddada muhimmancin tsare-tsare domin inganta tattalin arziki.

Yanke lantarki: Al’ummar Nijar na shirin maka Najeriya a kotu

Al’ummar Nijar na shirin maka gwamantin Najeriya a kotu kan yanke wa kasarsu wutar lantarki

Yadda kin biyan hakkin ma’aikacin KEDCO da ya rasu a bakin aiki ya jefa iyalinsa cikin kunci

Shekara uku bayan wutar lantarki ta kashe shi yana tsaka da aikin KEDCO, har yanzu kamfanin bai biya hakkokin ma’aikacin ba