Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abba Gida-Gida ya kori kwamishina da mai ba shi shawara kan furucin tunzura jama’a

An kuma sallami Ogan Boye kan cin mutuncin Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima.

Tinubu zai tafi Amurka taron Majalisar Dinkin Duniya

Tinubu zai gana da takwarorinsa na Amurka, Comoros da Afirka ta Kudu.

Tinubu ya naɗa sabon Gwamnan CBN

Tinubu ya kuma naɗa Mataimakan Gwamnan Babban Bankin guda hudu.

’Yan Najeriya ba ci-ma-zaune ba ne, taimakon yaki da talauci kawai suke bukata — Tinubu

Babu wani dalili da zai sanya mu zauna cikin talauci.

NAJERIYA A YAU: Wa Zai Kula Da Motocin Sufurin Da Zulum Ya Kawo?

Shirin Najeriya A Yau ya ji ta bakin jama’ar Borno da kuma gwamnatin jihar kan hanyoyin za ta bi wurin kula da motocin.