Manyan Labarai

Manyan Labarai

Babu cin naman kare a Musulunci – Sheikh Gumi

Ya ce sabuwar akidar ba ta da alaka da Musulunci

Tinubu ya sauke shugaban hukumar tattara haraji, ya nada sabo

Tinubu ya tura Nami hutun wata uku gabanin ritayarsa a watan Disamba

’Yan Najeriya ne da kansu suke taimaka wa ’yan ta’adda da kudade – Ribadu

Ya ce kudaden su ne babbar hanyar da ’yan ta’addan ke samun kudin shiga

An ɗauke wutar lantarki a faɗin Najeriya

Wutar lantarki ta dauƙe gaba ɗaya a faɗin Najeriya a safiyar Alhamis.

NAJERIYA A YAU: Yadda karewar hutun makarantu ya gigita iyaye

Zantawa da iyaye daliabai da kuma wani mai makaranta kan yadda matsin tattalin arziki ke shafar dawowar dalibai.