Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi jana’izar mamatan da hatsarin kwale-kwala ya kashe a Neja

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 10 na safiyar ranar Lahadi.

Kotu ta sake soke nasarar wani dan majalisar NNPP daga Kano

Kotun ta ayyana Musa Iliyasu Kwankwaso na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya yi nasara.

Girgizar kasa 3 mafiya muni a Morocco

Mutum 60,000 suka mutu, a girgizar kasar da ta kusa shafe yankin Lashbona a kasar Morocco a shekarar 1755

Girgizar Kasa: Mutanen da suka mutu a Morocco sun zarta 1,300

An ji karar girgizar kasar a Algeria da ke makwabtaka da Morocco.

Akalla mutum 820 sun rasu a girgizar kasa a Morocco

Kasashen duniya na mika sakon jajensu ga al’ummar kasar Morocco kan girgizar kasa da ta hallaka daruruwan mutane