Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ban gamsu da nasarar Tinubu ba, Kotun Koli zan tafi – Atiku

Ya ce sam bai gamsu da hukuncin kotun ba

NAJERIYA A YAU: Bambancin Kotun Zaɓen 2023 Da Na Baya

Kotun ta kori wasu ƙararraki, a yayin da jam’iyyu suka yi watsi da hukuncinta.

Rikita-rikitar gwamnatin Tinubu a kwana 100

A kwanaki 100 na shugabancin Tinubu a Najeriya, rikita-rikita iri-iri ne suka dabaibaye gwamnatinsa

2023: Kotu ta tabbatar da nasarar Tinubu a zaben Shugaban Kasa

Hakan ya biyo bayan yanke hukuncin karshe da kotun ta yi ranar Laraba

Allah Ya yi wa Sheikh Giro Argungu rasuwa

Shugaban Izala na kasa, Sheikh Bala Kau ne ya sanar da haka