Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kwana 100 na mulkin Tinubu a takaice

Kwana 100 da shugaban ya yi a kan karagar mulki cike suke da abubuwa iri-iri da suka dauki hankali matuka

Tsagin NNPP ya kori Kwankwaso kan ‘cin amanar’ jam’iyyar

NNPP ta kuma zarge shi da karkatar da kudadenta na kamfe

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 40 a Taraba

’Yan bindiga sun sace mutane 40 a Karamar Hukumar Bali ta Jihar Taraba

Muna fatan kulla yarjejeniya da ECOWAS — Sojin Nijar

Ba za su amince da duk wani yunkuri na mayar da Bazoum kan mulki ba.

NLC ta fara yajin aiki kwana 99 da janye tallafin mai

NLC ta fara yajin aiki kan janye tallafin mai bayan ta kaurace wa zaman sulhudn da Gwamnati ta kira