Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Kaduna ta ɗebi ’yan sa-kai 7,000 aiki don magance matsalar tsaro

Gwamnan ya sha alwashin hana ’yan bindiga sakat a fadin Jihar

‘Dalilin da Tinubu ya yi wa dukkanin Jakadun Najeriya kiranye’

Kiranyen bai shafi jakadun Najeriya na Majalisar DInkin Duniya ba.

Tsadar rayuwa: Mun kosa jihohi su raba mana tallafin —Talakawa

‘Rayuwarmu fa tana cikin kunci’ ‘Lokacin kamfe ne kawai aka san inda muke’

Gidan yari zan jefa duk wanda ya karkatar da kayan tallafi —Bago

Gwamnatin Jihar Neja ta ba da hutun kwanaki uku domin rabon kayan tallafi da Tinubu ya bayar

Masu makarantun kudi sun koka kan hana su karin kudin makaranta a Kano

Masu makarantun kudi a Kano sun ce hana karin kudin makaranta da gwamnatin jihar ta yi tamkar yi musu shaken mutuwa ne.