Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda shirin sakin madatsar ruwa daga Kamaru ya jefa ’yan Najeriya cikin fargaba

Mutum miliyan 1.4 lamarin ya shafa a ambaliyar ruwan da aka yi a bara a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Yadda masu son fara ƙananan sana’o’i ke wahala wajen yin rajista

Yadda masu son fara sana’o’i ke shan wahala wajen cika sharɗdan gwamnati.

Ba za mu sake karɓo bashi ba — Gwamnatin Najeriya

Amfanin da aka samu daga cire tallafin man fetur, za a zuba shi a ɓangarori daban-daban.

Zaben Kano: APC ta roki a yi azumi ta samu nasara a kotu

A ranar Asabar ne jam’iyyar NNPP ta gudanar da taron addu’ar neman nasara a kotun sauraren kararrakin zabe.

Tinubu zai kori duk ministan da ya gaza katabus — Ajuri Ngelale

Mai magana da yawun shugaban kasar, ya ce a shirye Tinubu yake ya sallami duk ministan da gaza kai batensa.