Manyan Labarai

Manyan Labarai

Wata 1 da juyin mulki: Nijar ta kori jakadan Faransa

Gwamnatin sojin Nijar ta ba wa jakadan Faransa wa’adin awa 48 ya fice daga kasar

Rikicin Nijar: Ba kasashen Yamma muke yi wa amshin shata ba — ECOWAS 

ECOWAS ba za ta taɓa barin al’ummar Nijar su sha wahala a hannun maƙiya ba.

Za mu dauki fansar dakarun da aka kashe a Neja — Rundunar Soji

Za mu yi farautar ababen zargin ta kowacce hanya.

Yadda aka yi jana’izar sojojin da ‘yan ta’adda suka kashe

Janaz’izar na gudana ne a Makabartar Sojoji da ke Abuja.

Nijar ta ba sojojin Mali da Burkina Faso izinin kawo mata dauki

Mali da Burkina Faso sun yaba da damar da Janar Tchiani ya ba sojojinsu na kawo wa Nijar daukin gaggawa