Yau za a fara Gasar Al-Kur’ani ta Duniya a Saudiyya
Mahaddata 166 daga kasashen 117 za su shafe kwana 11 suna fafatawa a Masallacin Harami da ke birnin Makkah
Manyan Labarai
Mahaddata 166 daga kasashen 117 za su shafe kwana 11 suna fafatawa a Masallacin Harami da ke birnin Makkah
Matasan APC sun ce ya kamata Tinubu ya naɗa ɗansa Sheyi muƙamin
Hukumar ta bayyana haka ne a wani sabon rahotonta ranar Alhamis
An kokarin ceto ragowar mutanen da suka makale a cikin baraguzan baraguzan ginin da ya rushe a unguwar Garki Village da ke Abuja.
’Yan ta’adda sun ƙona motocin dakon abinci sun harbe direban ɗaya daga cikin motocin da ke kokarin fitar da abinci daga Jamhuriyar Nijar.