Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Mun fi son mulkin sojoji —Al’ummar Nijar

Me ya sa ECOWAS ke neman dawo da mulkin dimokuraɗiyya a Nijar, amma ’yan ƙasar ke son sojoji su ci gaba da mulki

Birtaniya ta gurfanar da Diezani a gaban kotu kan zargin almundahana

Ana zarginta da karbar rashawa lokacin tana Minista a Najeriya

Tirela 300 dauke da kayan abinci sun shiga Nijar daga Burkina Faso

Manyan motoci 300 dauke da kayan abinci daga gwamnatin sojin Burkina Faso sun isa birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar

NAJERIYA A YAU: Wuraren Da Wike Ke Shirin Rushewa A Abuja

Ya ce zai rushe duk ginin da aka yi ba a kan tsarin Abuja ba

Zan yi rusau a Abuja — Wike

Wike ya ce duk wanda ya yi gini a wuraren da gwamnatin ta hana sai ya rushe su.