Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba za mu yarda sojoji su mulki Nijar tsawon shekara uku ba — ECOWAS

Sanarwar da Janar Tchiani ya fitar dabara ce ta buƙatar tattaunawa.

Spain ta lashe kofin duniya na mata a karon farko

Wannan ne karon farko da kasar ta lashe kofin

Sai nan da shekara 3 za mu sauka daga mulki – Gwamnatin sojin Nijar

Sojojin sun kuma ce duk wanda ya kai musu hari sai ya gane shafi ruwa ne

Tawagar ECOWAS ta gana da Bazoum

Bazoum ya fada mana matsalolin da yake fuskanta.

Tsoffin ’yan Boko Haram sun yi bore a Borno

Daruruwan tubabbun ’yan Boko Haram a Jihar Borno sun tayar da tarzoma kan rashin biyan su alawus din da gwamnati ta yi musu alkawari.