Manyan Labarai

Manyan Labarai

Nijar ta fara ɗaukar sojojin sa-kai, Mali da Burkina Faso sun ba ta jiragen yaƙi

Gwamantin sojin Nijar ta fara ɗaukar mayaƙan sa-kai a shirinta na yaƙi da sojojin ECOWAS

ECOWAS ta sa ranar shiga Nijar da yaƙi

ECOWAS ta ce zaɓi ya rage wa masu juyin mulkin Nijar tsakanin shiga yaƙi ko kuma hawa teburin sulhu

Daurin auren dan Sanata Barau Jibrin ya tara manyan Najeriya a Kano

Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima ne ya zama waliyyin angon, Abdullahi Barau Jibrin.

Tsadar rayuwa ta sa magidanta satar abinci a gonaki a Taraba

Masu gonaki sun koka kan ƙaruwar magidanta da ake kamawa rana tsaka sun saci rogo ko doya ko masara a gonakin wasu da nufin ciyar da nasu iyalan

Dole a kama masu sukan Kwankwaso —Naburaska

Jarumin barkwanci na Kannywood, Mustapha Naburaska ya yi kira ga Hukumar Tace finafinai ta Kano ta kama masu cin mutuncin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.