Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kwamandan Boko Haram da ya yi ajalin mayaƙa 82 ya miƙa wuya

Amir ɗin Boko Haram da ya yi sanadin kashe mayaƙa 82 a rikicin ƙabilanci a ƙungiyar ya miƙa kansa da iyalansa ga sojojin Najeriya

NAJERIYA A YAU: Me ya sa A Ke Naɗa Yan Arewa Ministocin Tsaro?

Yawancin ministocin da ake naɗa wa a fannin tsaro daga yankin Arewa suka fito

Tinubu ya ba kowacce jiha biliyan 5 ta rage radadin janye tallafin mai

Gwamnan Borno ne ya tabbatar da hakan a Abuja

Nijar: Za mu dawo da Bazoum ta ko halin-ƙaƙa —Sojojin ECOWAS

Kungiyar AU ta samu rabuwar kai kan matakin da za ta dauka kan masu juyin mulkin Nijar

Soja 25 ’yan ta’adda suka kashe a Neja —Hedikwatar Tsaro

Jirgin yaƙin da ya faɗo a Jihar Neja ya yi hatsari ne a yayin da yake ɗauke da gawarwakin wasu sojojin da aka kashe