Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano

Ƙididdigar ta nuna cewa Jihar Kanoce ta ɗaya a Najeriya wajen yawan masu ɗauke da cutar tarin fuka

Dalilin da farashin man fetur zai ci gaba da hauhawa — IPMAN

Idan kudin sufurin dauko man fetur ya hau to dole ne masu gidajen man su kara kudin man fetur.

Jirgin sojin saman Najeriya ya yi hatsari a Neja

Tsautsayi ya rutsa da jirgin wanda ya taso daga Neja zuwa Kaduna.

Muna asarar N13bn duk mako saboda rufe iyakar Najeriya da Nijar – ’Yan kasuwa

Sun roki Tinubu ya bude su saboda asarar da suke tafkawa

Sojojin Nijar Za Su Gurfanar Da Bazoum Kan Zargin Cin Amanar Ƙasa

Gwamnatin sojin Nijar ta sha alwashin gurfanar da Bazoum kan cin amanar ƙasa da kuma zagon ƙasa ga sha’anin tsaro