Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kwanan nan za a hau teburin sulhu tsakanin ECOWAS da gwamnatin sojin Nijar

Ana kuma sa ran malaman da suka je Nijar za su gana da Tinubu yau

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ke Hana Matasan Najeriya Cigaba

Abin da ke sa matasan Najeriya yin abin yabo a ƙasashen waje, amma suke abin kunya a cikin ƙasarsu

Ba don mu ba bala’in da ya tunkaro har Najeriya sai ya shafa — Sojin Nijar

Mun yi gaggawar karbe mulkin Nijar domin dakile mummunar barazanar da hatta Najeriya sai ta shafa.

Juyin Mulki: Mun shirya yin sulhu da ECOWAS — Sojin Nijar

Mun amince mu tattauna kuma shugaban kasarmu ya yarda a yi sulhu.

Kungiyar Kiristoci ta bukaci a yi bincike kan rushewar masallaci a Zariya

Kungiyar ta ce yin hakan zai kare aukuwar lamarin a nan gaba