Manyan Labarai

Manyan Labarai

HOTUNA: Malaman Najeriya sun tattauna da shugaban gwamnatin sojin Nijar

Malaman sun ce tattaunawar ta samu gagarumar nasara

Zanga-zanga ta barke a Kano kan yunkurin daukar matakin soji a Nijar

Daukar matakin yaki a Nijar rashin adalci ne da Turawan Yamma suka kitsa.

Masu son mu yi wa Tinubu juyin mulki za su ji kunya —Sojoji

Rundunar Tsaron Najeriya ta yi zargin cewa wasu marasa kishi na neman zuga ta ta yi wa Shugaba Tinubu juyin mulki.

An dage taron Manyan Hafsoshin Tsaron ECOWAS kan matakin soji a Nijar

Al’ummar Nijar sun yi zanga-zangar adawa da shirin ECOWAS na amfani da ƙarfin soji a kasarsu

Babban Masallacin Zariya ya rufta kan masallata

Mun lura da tsagewar ginin masallacin amma kafin mu dauki mataki wannan tsautsayi ya auku.