HOTUNA: Malaman Najeriya sun tattauna da shugaban gwamnatin sojin Nijar
Malaman sun ce tattaunawar ta samu gagarumar nasara
Manyan Labarai
Malaman sun ce tattaunawar ta samu gagarumar nasara
Daukar matakin yaki a Nijar rashin adalci ne da Turawan Yamma suka kitsa.
Rundunar Tsaron Najeriya ta yi zargin cewa wasu marasa kishi na neman zuga ta ta yi wa Shugaba Tinubu juyin mulki.
Al’ummar Nijar sun yi zanga-zangar adawa da shirin ECOWAS na amfani da ƙarfin soji a kasarsu
Mun lura da tsagewar ginin masallacin amma kafin mu dauki mataki wannan tsautsayi ya auku.