Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin sojin Nijar ta nada ministoci

Nada majalisar ministocin na zuwa ne a ranar da kungiyar ECOWAS za ta yi taro bayan wa’adin da ta sake ba wa masu juyin mulkin ya cika.

Abin da Sanusi II ya tattauna da gwamnatin sojin Nijar

Khalifa Muhammadu Sanusi II ya yi wa Tinubu bayanin tattaunawarsa da masu juyin mulkin Nijar gabanin taron ECOWAS kan ɗaukar matakin soji a Nijar

NAJERIYA A YAU: Yadda Kasuwannin Zamanin Gwamnoni Ke Karya ’Yan Kasuwa

’Yan kasuwa na kukan cewa tsadar shagunan a kasuwannin da gwamnoni suka gina ta fi ƙarfinsu, ga shi kuma an raba su da inda a baya suke gudanar da kas

Sai da na koma cin busasshiyar shinkafa a hannun sojoji saboda azaba – Bazoum

Ya kuma ce wajen da yake ko lantarki babu tsawon mako guda

Juyin mulki: Sanusi ya gana da Shugaban mulkin sojan Nijar

Wannan ne karo na farko da shugabannin suka amince su gana da wata tawaga