Manyan Labarai

Manyan Labarai

An maka ECOWAS a kotu kan shirin yaki a Nijar

Wata kungiyar kare hakkin dan Adam ta je kotu neman umarnin dakatar da shirin ECOWAS na yakar gwamnatin sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar

DAGA LARABA: Matsalolin Zama Nesa Da Iyali

Halin da ma’aurata ke shiga saboda suna rayuwa nesa da juna da kuma hanyoyin magance matsalolinsu

Kwankwaso ba sa’anka ba ne a siyasance – NNPP ga Ganduje

NNPP ta ce da Kwankwaso ruwa ba sa’an kwando ba ne

ECOWAS ta sake kakaba wa Nijar sabon takunkumi

Sai dai kungiyar ba ta yi cikakken bayani ba a kan matakin

Kamfanin Azman ya dakatar da dukkan ma’aikatansa

Ma’aikatan za su tafi hutu ba tare da albashi ba