Iran ta kai hari ma’ajiyar makaman Amurka da ke Iraƙi
Zuwa yanzu dai Iran ta kai hare-hare kan aƙalla sansanonin sojin Amurka guda shida a sassan Gabas ta Tsakiya.
Manyan Labarai
Zuwa yanzu dai Iran ta kai hare-hare kan aƙalla sansanonin sojin Amurka guda shida a sassan Gabas ta Tsakiya.
An shawarci duk masu niyyar raba sadaka da su sanar da ’yan sanda tun da wuri, domin a tanadi tsaro da kula da tsari.
Dabbobin da aka ƙwato sun haɗa da shanu 135, tumaki 119, akuya ɗaya da jakuna biyu, wanda jimillarsu ta kai 257.
Gwamnan Neja ya ce girman matsalar tsaro da ake fuskanta ta fi duk yadda mutane da dama ke zato.
Disu ya gargaɗi duk wanda ke yunƙurin tayar da rikici sakamakon yaƙin da ya ɓarke tsakanin Ira, Amurka da Isra’ila.