Manyan Labarai

Manyan Labarai

An sace Sarki da matarsa a cikin fada a Nasarawa

’Yan bindiga sun sace Sarkin Gurku da ke Jihar Nasarawa tare da matarsa daga fadarsa.

Sojojin Nijar sun yi kunnen uwar shegu da wa’adin ECOWAS

Ba san matakin da ECOWAS za ta dauka ba a nan gaba

NAJERIYA A YAU: Yadda Zabin Ministocin Tinubu Ya Bar Baya Da Kura

Sunayen wadanda shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika majalisa domin tantancewa a matsayin ministoci ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ‘yan Najeriya.

Yanzu da nake shugabanci ne ya fi dacewa Kwankwaso ya dawo APC – Ganduje

Babu wanda zai ce Kwankwaso ba dan siyasa ba ne.

Kanawa ne suka bukaci a cire sunan Maryam Shetty daga minista ba ni ba – Ganduje

Ya ce surutan kafafen sada zumunta ne suka sauya tunanin Tinubu