Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya nada mace minista daga Kano, Matawalle, Bagudu, Lalong sun samu shiga

Maryam Shetti da T. Gwarzo daga Kano, a yayin da Tinubu ya ba da sunan Matawalle da tsoffin gwamnoni hudu

Tinubu ya aike wa majalisa karin sunayen ministoci

Tinubu ya aike da karin sunayen ne a yayin da Majalisa ke tsaka da tantance rukunin farko da ya aike mata

Juyin mulkin Nijar: Hafsoshin Tsaron ECOWAS na taro a Abuja

Manyan hafosohi tsaron kasashen Mali, Burkina Faso, Guinea da Nijar inda sojoji suka yi juyin mulki sun kaurace wa taron

Masu Zanga-Zangar cire tallafin mai Sun Ɓalle Ƙofar Majalisa

Masu zanga-zangar sun balla kofar sun shiga majalisar da karfin tuwo ne bayan takaddama da jami’an tsaro

Yadda zanga-zangar cire tallafin mai ke gudana a Najeriya

Ma’aikata na zanga-zanga kan matsin rayuwa da suka shiga a sakamakon tsare-tsare gwamnatin Shugaba Bola Tinubu