Manyan Labarai

Manyan Labarai

Faransa ta fara kwashe ’yan kasarta daga Nijar

Gwamnatin sojin Nijar ta bude iyakokinta kasar; Farasan da kwashen ‘yan kasarta

DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Muke Yin Ciko —’Yan Mata

Shin me ke sa mata sarrafa surar jikinsu ta yadda suke zama son kowa, son wanda ya samu. A shirin Daga Laraba na wannan karo, ’yan mata sun fede biri

Ba gudu ba ja da baya kan zanga-zanga ranar Laraba — NLC

Ƙungiyoyin sun ce sai sun ga abin da ya ture wa buzu nadi kan zanga-zangar.

Masu gidajen mai sun fara sayarwa saboda rashin ciniki —IPMAN

Kungiyar ta koka kan yadda ake ci gaba da samun karancin cinikin man

Akwai yiwuwar kungiyar kwadago ta dage zanga-zangar da ta shirya yi ranar Laraba

Sakataren NLC ne ya bayyana hakan a Abuja