Manyan Labarai

Manyan Labarai

Na fahimci wahalar da talakawa ke sha —Tinubu

Tinubu ya bayyana cewar ba shi da nufin cutar da talakawa.

Za mu kara mafi karancin albashin ma’aikata — Tinubu

Babu matakan da suka fi wadanda muka dauka sauki.

An kammala kwaso alhazan Najeriya daga Saudiyya

NAHCON ta kammala aikin ne da alhazan Kaduna da na Bauchi.

Dalilin da muke son Tinubu ya cire sunan El-Rufai daga jerin ministoci — Almajirai

Hakan ne zai tabbatar da adalci domin kuwa El-Rufai mutum ne mai tarihin rashin mutunta manyan mutane.

Dalilin dawo da hoton Sanusi a dakin taron gidan gwamnatin Kano

Gwamnatin ta bayyana ainihin dalilin da ya sa ta dawo da hoton