Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun yi wa Shugaba Bazoum juyin mulki a Nijar

Nijar ta gamu da juye-juyen mulki har sau hudu tun bayan karbar ’yancinta daga Faransa.

’Yan bindiga sun harbe sojoji 7 da manoma 22 a Zamfara

An kashe su ne yayin artabu da ‘yan bindiga

Sojojin Nijar sun fatattaki magoya bayan Bazoum daga kofar fadar Shugaban Kasa

Dakarun sojin kasar sun tsare shugaba Bazoum a fadar shugaban kasar

Gwamnati ta rufe makarantu bayan cutar Diphtheria ta kashe dalibai 5 a Bauchi

Gwamnatin ta ce duk makarantar da aka samu cutar a nan gaba, za a rufe ta

A watan satumba za a fara ba wa dalibai rance —Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta nesanta kanta da karin kudin rajista da jami’o’inta suka yi, tana mai ce har kwanan gobe kudin karatu a jami’o&