Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Me Zai Faru Idan Tinubu Bai Miƙa Sunayen Ministoci A Wannan Makon Ba?

A yanzu kwanaki kaɗan suka rage wa shugaba Tinubu a dokance

Yadda na yi tsintuwar kusan Naira miliyan 60 ina ɗawafi a Harami — Hajiyar Zamfara 

Ina cikin dawafi a Harami sai na yi tuntube da wata ’yar jaka ashe kudi ne a cikinta.

Musulmai da Kiristoci sun yi addu’ar rokon ruwa a Maiduguri

An yi addu’ar ce domin rokon ruwa da zaman lafiya

Tsarin raba tallafin N8,000 yaudara ce — Uba Sani

Idan aka tafi a kan haka, mutanen Arewa maso Yamma ba za su samu komai ba.

An harbe mutum 2 wajen warwason kayan abinci a Taraba

An yi awon gaba da buhunan shinkafa da Masara a wasu kayayyaki.